HomeSiyasa Ambaliyar Ruwa: 'Yan Kasuwar Kantin Kwari Sun Samu Tallafin Naira Miliyan 50 Daga Atiku. ByMMS HAUSA -August 29, 2022 0 Dan Takarar Jam'iyyar PDP Alh. Atiku Abubakar ya bai wa 'yan Kasuwar Kantin Kwari da ambaliyar ruwa ta yi wa barna kyautar Naira miliyan 50. Tags Siyasa Facebook Twitter